Fatawa Mai Lamba: 17 – 45 a kan Hukuncin Tarayya da Waxanda ba Musulmi ba a Cikin Bukuiuwansu na Addini ko Taya su Murna

Ecrit par & déposé en vertu de غير مصنف.

Majaisar Malaman Afrika Kwamitin Fatawa da Luraswa. Juma’a 1/06/1445 – 15/12/2923 Fatawa Mai Lamba: 17 – 45 a kan Hukuncin Tarayya da Waxanda ba Musulmi ba a Cikin Bukuiuwansu na Addini ko Taya su Murna   Shimfixa: Godiya ta tabbata ga Ubangijin talikai. Tsira da aminci su tabbata ga Shugaban halitta mai tsaira da aminci,… Read more »

Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Falasxinu da ake yi wa take da Larabci Xúfánul- aqsá.

Ecrit par & déposé en vertu de غير مصنف.

Bayani Mai Lamba: 31 Kwanan Wata: 26/03/1445 daidai da 12/10/2023 Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Falasxinu da ake yi wa take da Larabci Xúfánul- aqsá. Godiya ta tabbata ga Sarkin nan da ya yi isrái da bawansa a cikin dare, daga Masallacin Makka… Read more »

Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Nijar bayan juyin mulkin da Sojiji suka yi a qasar.

Ecrit par & déposé en vertu de غير مصنف.

Bayani Mai Lamba: 30 Kwanan Wata: 05/02/1445 daidai da 22/8/2023 Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Nijar bayan juyin mulkin da Sojiji suka yi a qasar. Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah Maxaukakin Sarki. Tsira da aminci su tabbata ga amintaccen Manzonsa,… Read more »

*Kiran Ramadan* 1443H/2022M.

Ecrit par & déposé en vertu de Labarai.

Kira game da dakatar da uqubar da aka xorawakasar Mali, da kumanemansulhu a kantsagaitabuxawuta da dukkaninayyukanyaqi da haddasawutargaba da juna a yankunan da sukejayayya da rashinjituwa a yammacinsaharacikinwatanramadannashekarar 1443H/ 2022M. more…

*Kiran Ramadan* 1443H/2022M

Ecrit par & déposé en vertu de غير مصنف.

21/3/2022M/  18/8/1443H   *Kiran Ramadan* 1443H/2022M   Kira game da dakatar da uqubar da aka xorawakasar Mali, da kumanemansulhu a kantsagaitabuxawuta da dukkaninayyukanyaqi da haddasawutargaba da juna a yankunan da sukejayayya da rashinjituwa a yammacinsaharacikinwatanramadannashekarar 1443H/ 2022M. *Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinqai* Dukkanyabo da godiyasuntabbataga Allah, tsira da amincin Allah su tabbatagaAnnabinrahama, Muhammad… Read more »