Bayanin Hadaddiyar Ƙungiyar Malaman Afirka game da Ziyarar da wasu Limamai da Masu Wa’azi daga Afirka suka kai wa Ƙasar Yahudawan Sihiyoniya Mai Mamaya
Ecrit par: admin
Bayanin Hadaddiyar Ƙungiyar Malaman Afirka game da Ziyarar da wasu Limamai da Masu Wa’azi daga Afirka suka kai wa Ƙasar Yahudawan Sihiyoniya Mai Mamaya
Bayanin Hadaddiyar Ƙungiyar Malaman Afirka game da Ziyarar da wasu Limamai da Masu Wa’azi daga Afirka suka kai wa Ƙasar Yahudawan Sihiyoniya Mai Mamaya ______ Lambar Bayani: 32 Kwanan wata: 20/6/1447 AH = 12/12/2025 M ______ Dukkan Yabo da Godiya sun tabbata ga Allah Maɗaukaki, Wanda Ya ce: “Muminai maza da muminai mata masoya kuma… Read more »
Fatawa Mai Lamba: 17 – 45 a kan Hukuncin Tarayya da Waxanda ba Musulmi ba a Cikin Bukuiuwansu na Addini ko Taya su Murna
Fatawa Mai Lamba: 17 – 45 a kan Hukuncin Tarayya da Waxanda ba Musulmi ba a Cikin Bukuiuwansu na Addini ko Taya su Murna
Fatawa Mai Lamba: 17 – 45 a kan Hukuncin Tarayya da Waxanda ba Musulmi ba a Cikin Bukuiuwansu na Addini ko Taya su Murna
Majaisar Malaman Afrika Kwamitin Fatawa da Luraswa. Juma’a 1/06/1445 – 15/12/2923 Fatawa Mai Lamba: 17 – 45 a kan Hukuncin Tarayya da Waxanda ba Musulmi ba a Cikin Bukuiuwansu na Addini ko Taya su Murna Shimfixa: Godiya ta tabbata ga Ubangijin talikai. Tsira da aminci su tabbata ga Shugaban halitta mai tsaira da aminci,… Read more »
Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Falasxinu da ake yi wa take da Larabci Xúfánul- aqsá.
Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Falasxinu da ake yi wa take da Larabci Xúfánul- aqsá.
Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Falasxinu da ake yi wa take da Larabci Xúfánul- aqsá.
Bayani Mai Lamba: 31 Kwanan Wata: 26/03/1445 daidai da 12/10/2023 Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Falasxinu da ake yi wa take da Larabci Xúfánul- aqsá. Godiya ta tabbata ga Sarkin nan da ya yi isrái da bawansa a cikin dare, daga Masallacin Makka… Read more »
Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Nijar bayan juyin mulkin da Sojiji suka yi a qasar.
Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Nijar bayan juyin mulkin da Sojiji suka yi a qasar.
Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Nijar bayan juyin mulkin da Sojiji suka yi a qasar.
Bayani Mai Lamba: 30 Kwanan Wata: 05/02/1445 daidai da 22/8/2023 Wannan bayani ne da Majalisar Malaman Afurka ta fitar dangane da matsalar da take faruwa a qasar Nijar bayan juyin mulkin da Sojiji suka yi a qasar. Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah Maxaukakin Sarki. Tsira da aminci su tabbata ga amintaccen Manzonsa,… Read more »
*Kiran Ramadan* 1443H/2022M
*Kiran Ramadan* 1443H/2022M
